1 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa gare ni.
1 Ubangiji Mai Runduna kuma ya yi magana da ni, ya ce,
Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
‘Na warwatsar da su da guguwa a cikin dukan ƙasashe, inda suka zama baƙi. Aka bar ƙasar ta zama kango bayansu, da har ba mai shiga ko fita. Haka suka sa ƙasan nan mai daɗi ta zama kango.’ ”
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ina kishin Sihiyona ƙwarai; ina kuma cike da kishi dominta.”