9 Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
9 Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,
Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa gare ni.
A shekara ta huɗu ta Sarki Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa Zakariya a rana ta huɗu ta watan tara, wato, watan Kisleb.
A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.