10 Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi dole in jimre da ba’a;
10 Na ƙasƙantar da kaina ta wurin yin azumi, Jama'a kuwa suka ci mutuncina.
Duk da haka sa’ad da suke ciwo, na sanya rigar makoki na ƙasƙantar da kaina da azumi. Sa’ad da aka mayar mini da addu’o’i babu amsa,
Kishina ya cinye ni ɗungum, gama abokan gābana sun yi biris da maganganunka.