4 Ta haka ƙarfina ya ƙare a cikina zuciyata ta damu ƙwarai.
4 Don haka ina niyya in fid da zuciya, Ina cikin damuwa mai zurfi.
Sa’ad da ƙarfina ya kāre a cikina, kai ne wanda ya san hanyata. A hanyar da nake tafiya mutane sun kafa mini tarko.
Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. Sela
Domin tsananin azaba, sai ya ƙara himma cikin addu’a, zuffansa kuma na ɗigowa ƙasa kamar jini.
da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
Daga iyakar duniya na yi kira gare ka, na yi kira yayinda zuciyata ta karai; ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
Ka juye wurina ka kuma yi mini jinƙai, gama na kaɗaice ina kuma wahala.
Kukan yi ƙuri’a a kan marayu ku kuma sayar da abokinku.
na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
Duba ta damata ka gani; babu wanda ya kula da ni. Ba ni da mafaka; babu wanda ya kula da raina.