1 Daga ciki cikin kifi, Yunana ya yi addu’a ga Ubangiji Allahnsa.
1 Sai Yunusa ya yi addu'a ga Ubangiji Allah a cikin cikin kifin,
Zai kira bisa sunana, zan kuma amsa masa; zan kasance tare da shi a lokacin wahala, zan kuɓutar da shi in kuma girmama shi.
Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
Ubangiji, sun zo gare ka a cikin damuwarsu; sa’ad da ka hore su, da ƙyar suna iya yin addu’a.
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
Akwai waninku da yake shan wahala? Ya kamata yă yi addu’a. Akwai wani mai murna? Sai yă rera waƙoƙin yabo.
Sa’an nan zan koma wurina sai sun yarda da laifinsu. Za su kuma nemi fuskata; cikin azabansu za su nace da nemana.”
Za ka sha daga rafin, zan kuma umarci hankaki su ciyar da kai a can.”