Yunana 1:9 - Sabon Rai Don Kowa 20209 Sai ya amsa, “Ni mutumin Ibraniyawa ne, ina kuma bauta wa Ubangiji Allah na sama, wanda ya yi teku da tuddai.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki9 Sai Yunusa ya ce, “Ni Ba'ibrane ne, ina bin Ubangiji Allah na Sama, wanda ya yi teku da ƙasa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |