Yoshuwa 9:19 - Sabon Rai Don Kowa 202019 Amma shugabanni suka amsa musu suka ce, “Mun rantse musu da sunan Ubangiji, Allah na Isra’ila, saboda haka ba za mu taɓa su ba yanzu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki19 Amma shugabanni suka ce wa dukan jama'a, “Mun riga mun rantse musu da sunan Ubangiji Allah na Isra'ila, don haka yanzu ba shi yiwuwa mu taɓa su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |