15 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
15 Ubangiji kuma ya ce wa Joshuwa,
A ranan nan Ubangiji ya ɗaukaka Yoshuwa a gaban Isra’ilawa; suka kuma ba shi girma dukan kwanakin ransa, kamar yadda suka girmama Musa.
“Ka umarci firistocin da suke ɗauke da akwatin Shaida su fito daga cikin Urdun.”