4 Eltolad, Betul, Horma,
4 da Eltola, da Betul, da Horma,
Sa’an nan mutanen Yahuda suka tafi tare da ’yan’uwansu mutanen Simeyon suka fāɗa wa Kan’aniyawan da suke zaune cikin Zefat, suka kuwa hallaka birnin gaba ɗaya. Saboda haka aka kira wurin Horma.
Eltolad, Kesil, Horma,
Hazar Shuwal, Bilha, Ezem,
Ziklag, Bet-Markabot, Hazar-Susa,
da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,