25 Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Helkat, Hali, Beten, Akshaf,
25 Garuruwan da suke cikin yankin ƙasar, su ne Helkat, da Hali, da Beten, da Akshaf,
Sa’an nan kowannensu ya kama abokin gābansa a kā ya soki da wuƙa a jiki, sai duka suka fāɗi a ƙasa. Saboda haka ne ake kiran wannan wuri Helkat Hazzurim a Gibeyon.
sarkin Shimron Meron, ɗaya sarkin Akshaf, ɗaya
Sa’ad da Yabin sarkin Hazor ya ji wannan, sai ya aika saƙo zuwa wurin Yobab sarkin Madon, da sarkin Shimron, da Akshaf,
Ƙuri’a ta biyar ta fāɗa a kan kabilar Asher, bisa ga iyalansu.
Allammelek, Amad da Mishal. A arewanci kuma iyakar ta taɓa Karmel da Shihor Libnat.
Helkat da Rehob, tare da wuraren kiwonsu, garuruwa huɗu ke nan;