24 Ƙuri’a ta biyar ta fāɗa a kan kabilar Asher, bisa ga iyalansu.
24 Kuri'a ta biyar ta fāɗo a kan kabilar Ashiru bisa ga iyalanta.
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Issakar ta samu, bisa ga iyalansu.
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Helkat, Hali, Beten, Akshaf,
Asher zai sami rabo; zai yi iyaka da yankin Dan daga gabas zuwa yamma.
’Ya’yan Zilfa maza, mai hidimar Liyatu su ne, Gad da Asher. Waɗannan su ne ’ya’yan Yaƙub maza, waɗanda aka haifa masa a Faddan Aram.
Haka Asher ma bai kori waɗanda suke zama a Akko ko Sidon ko Ahlab ko Akzib ko Helba ko Afik ko kuma Rehob ba,
Gileyad ya tsaya gaban Urdun. Kai kuma Dan, don me ka ka yi ta zama a wajen jiragen ruwa? Asher ya ci gaba da kasance a bakin teku ya kasance a wuraren zamansa.
Ba’ana ɗan Hushai, shi ne a Asher da Bayelot;