2 Waɗannan su ne wuraren da suka gāda. Beyersheba (ko Sheba), Molada,
2 Waɗannan su ne wuraren da suka gāda, Biyer-sheba, da Sheba, da Molada,
Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.
Kashegari da sassafe sai Ibrahim ya ɗauki abinci da salkar ruwa, ya ba wa Hagar. Ya ɗora su a kafaɗunta, sa’an nan ya sallame ta da yaron. Ta kama hanyarta ta kuma yi ta yawo a cikin jejin Beyersheba.
Amam, Shema, Molada,
Ƙuri’a ta biyu ta fāɗa a kan kabilar Simeyon, bisa ga iyalansu. Ƙasarsu ta gādo tana cikin yankin Yahuda.
Hazar Shuwal, Bilha, Ezem,