17 Ƙuri’a ta huɗu ta fāɗa a kan kabilar Issakar, bisa ga iyalansu.
17 Kuri'a ta huɗu ta faɗo a kan kabilar Issaka bisa ga iyalanta.
Garuruwan nan da ƙauyukansu su ne gādon da kabilar Zebulun ta samu, bisa ga iyalansu.
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Yezireyel, Kessulot, Shunem,
Issakar zai sami rabo; zai yi iyaka da yankin Simeyon daga gabas zuwa yamma.
’Ya’yan Liyatu maza, Ruben shi ne ɗan fari na Yaƙub. Sauran su ne, Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar da Zebulun.
“Issakar doki mai ƙarfi, kwance tsakanin buhunan sirdi.
Ka tabbatar an rarraba ƙasar ta wurin rabo. Abin da kowace ƙungiya ta gāda zai zama bisa ga sunayen kabilar kakanninta.
Yehoshafat ɗan Faruwa, shi ne a Issakar;
daga kabilar Simeyon mutum 12,000, daga kabilar Lawi mutum 12,000, daga kabilar Issakar mutum 12,000,