23 Kedesh, Hazor, Itnan,
23 da Kedesh, da Hazor, da Yitnan,
sarkin Kedesh, ɗaya sarkin Yokneyam a Karmel, ɗaya
Sa’an nan, muka kama hanya daga Horeb muka ratsa wajen ƙasar tudun Amoriyawa ta dukan hamadarta mai fāɗi, da kuma mai bantsoron da kuka gani, muka kuma kai Kadesh Barneya yadda Ubangiji, Allahnmu ya umarce mu.
Suka tashi daga Kadesh, suka yi sansani a Dutsen Hor, a iyakar Edom.
Kina, Dimona, Adada,
Zif, Telem, Beyalot,