Yoshuwa 15:18 - Sabon Rai Don Kowa 202018 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki18 Da ta zo wurinsa, ya zuga ta ta roƙi mahaifinta saura. Da ta sauka daga kan jakinta, sai Kalibu ya ce mata, “Me kike so?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |