15 sarkin Libna, ɗaya sarkin Adullam, ɗaya
15 da Sarkin Libna, da Sarkin Adullam,
Dawuda ya bar Gat, ya tsere zuwa kogon Adullam. Da ’yan’uwansa da kuma iyalan mahaifinsa suka ji labari, sai suka tafi can wurinsa.
sarkin Horma, ɗaya sarkin Arad, ɗaya
sarkin Makkeda, ɗaya sarkin Betel, ɗaya
Ku mazaunan Maresha Ubangiji zai kawo wanda zai ci ku da yaƙi. Sarakunan Isra’ila za su gudu zuwa Adullam.
A ranan nan Yoshuwa ya ci Makkeda da yaƙi. Ya karkashe mutanen tare da sarkinta. Bai bar wani da rai ba. Ya yi wa sarkin Makkeda yadda ya yi wa sarkin Yeriko.