49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
49 Amma wannan taro da ba su san Attaura ba, ai, la'anannu ne.”
Da Farisiyawan da suke tare da shi suka ji ya faɗi haka sai suka yi tambaya suka ce, “Mene? Mu ma makafi ne?”
Sai suka amsa suka ce, “Kai da aka haifa cike da zunubi; za ka yi karambanin koyarwar da mu!” Sai suka kore shi.
suna cewa, ‘Ku tsaya a can; kada ku yi kusa da ni, gama na fi ku tsarki!’ Irin mutanen nan hayaƙi ne a hancina, wuta kuma da take cin gaba da ci dukan yini.
Saboda haka ku saurari maganar Ubangiji, ku masu ba’a ku da kuke mulkin wannan mutane a Urushalima.
Kaiton waɗanda suke tsammani suna da hikima da kuma wayo a idonsu.
Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,