16 Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
16 Da magariba ta yi, sai almajiransa suka gangara teku.
aka gayyaci Yesu da almajiransa su ma a auren.
inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Da yamma ta yi, jirgin ruwan yana tsakiyar tafkin, Yesu kuma yana can a ƙasa shi kaɗai.