31 “In na ba da shaida a kaina, shaidata ba gaskiya ba ce.
31 In na shaida kaina, shaidata ba tabbatacciya ba ce.
Ka bar wani ya yabe ka, ba kai kanka ba; wani dabam, ba leɓunanka ba.
Yesu ya amsa ya ce, “In ma na ɗaukaka kaina, ɗaukakata ba kome ba ce. Ubana, wanda kuke cewa shi ne Allahnku, shi ne wanda yake ɗaukaka ni.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Lawodiseya, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomina Amin, amintaccen mashaidi mai gaskiya, da kuma mai mulkin halittar Allah.