Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Yohanna 17:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Ka tsarkake su ta wurin gaskiya; maganarka ce gaskiya.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

17 Ka tsarkake su cikin gaskiya. Maganarka ita ce gaskiya.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Yohanna 17:17
23 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Kun riga kun zama masu tsabta saboda maganar da na yi muku.


Dukan maganganunka gaskiya ne; dukan dokokinka masu adalci madawwami ne.


Ya mai da ikkilisiya ta zama mai tsarki ta wurin ikon maganarsa, ya kuma tsabtacce ta ta wurin wanke ta da ruwa.


Saboda su ne na tsarkake kaina, domin su ma a tsarkake su da gaske.


Sa’an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za tă ’yantar da ku.”


Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.


Amma dole kullum mu gode wa Allah dominku, ’yan’uwa waɗanda Ubangiji ya ƙaunace, domin daga farko Allah ya zaɓe ku don a cece ku ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu da kuma ta wurin gaskatawa da gaskiya.


Na ɓoye maganarka a cikin zuciyata don kada in yi maka zunubi.


Da yake kun ji duka game da shi, kuka kuma koyi gaskiyar da take cikin Yesu,


Yaya matashi zai kiyaye hanyarsa da tsabta? Sai ta yin rayuwa bisa ga maganarka.


Na sami ganewa daga farillanka; saboda haka ina ƙin kowace hanyar da ba daidai ba.


Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.


Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da ’ya’ya.”


Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai Allah ne! Maganarka da aminci take, ka kuma yi wa bawanka waɗannan abubuwa masu kyau.


Mu da ba mu da lulluɓi a fuskokinmu duk muna nuna ɗaukakar Ubangiji, ana sauya mu mu ɗauki kamanninsa cikin ɗaukaka mai hauhawa. Ubangiji wanda yake ruhu kuwa shi ne mai zartar da haka.


Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.


“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.


Ga shi kun ƙudura, sai kun kashe ni, ni mutumin da ya faɗa muku gaskiyar da na ji daga Allah. Ibrahim bai yi irin waɗannan abubuwa ba.


Farillanka daidai ne har abada; ka ba ni ganewa don in rayu.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ