Yohanna 11:32 - Sabon Rai Don Kowa 202032 Sa’ad da Maryamu ta kai inda Yesu yake, ta kuma gan shi, sai ta fāɗi a gabansa ta ce, “Ubangiji, da kana nan, da ɗan’uwana bai mutu ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki32 Da Maryamu ta iso inda Yesu yake, ta gan shi, sai ta faɗi a gabansa ta ce masa, “Ya Ubangiji, da kana nan da dan'uwana bai mutu ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |