23 Yesu ya ce mata, “Ɗan’uwanki zai sāke tashi.”
23 Yesu ya ce mata, “Ɗan'uwanki zai tashi.”
Amma na san cewa ko yanzu ma Allah zai ba ka duk abin da ka roƙa.”
Marta ta amsa ta ce, “Na sani zai sāke tashi a tashin matattu a rana ta ƙarshe.”
Sai Yesu ya ce, “Ban gaya miki cewa in kin gaskata za ki ga ɗaukakar Allah ba?”