23 Sai ga Yesu a filin haikali yana zagawa a Shirayin Solomon,
23 damuna ce kuma, Yesu kuwa na zagawa a Shirayin Sulemanu cikin Haikali,
Manzannin suka yi ayyukan da alamu masu banmamaki masu yawa a cikin mutanen. Dukan masu bi kuwa sukan taru a Shirayin Solomon.
Tun mai bawan yana riƙe da Bitrus da Yohanna, dukan mutanen suka yi mamaki, suka zo wurinsu a guje a inda ake kira Shirayin Solomon.
Bikin Miƙawa a Urushalima ya kewayo, lokacin sanyin hunturu ne kuwa.