Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




W.Yah 9:11 - Sabon Rai Don Kowa 2020

11 Suna da sarkin da yake mulki a bisansu wanda yake mala’ikan Abis, wanda sunansa a harshen Yahudawa shi ne Abaddon, da harshen Hellenawa kuwa shi ne, Afolliyon.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Littafi Mai Tsarki

11 Sarkinsu kuwa da yake iko da su shi ne mala'ikan mahallaka, sunansa da Yahudanci Abadan, da Helenanci kuwa Afoliyon.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




W.Yah 9:11
18 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe.


Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah.


Allahn zamanin nan ya makanta hankulan marasa ba da gaskiya, yadda har ba za su iya ganin hasken bishara ta ɗaukakar Kiristi ba, wanda yake kamannin Allah.


a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.


Ba zan ƙara yi muku magana ba, gama mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Ba shi da iko a kaina,


Ku na ubanku ne, Iblis, kuna kuwa so ku aikata abin da ubanku yake so. Shi mai kisankai ne tun farko. Ba ruwansa da gaskiya, gama gaskiya ba ta cikinsa. Yayinda yake ƙarya, yana yin halinsa ne, gama shi maƙaryaci ne, uban ƙarairayi kuma.


Mun san cewa mu ’ya’yan Allah ne, duniya duka kuwa tana hannun Mugun.


Ku, ’ya’yana ƙaunatattu, ku daga Allah ne, kun kuma yi nasara a kan magabtan Kiristi, domin wanda yake a cikinku ya fi wanda yake a duniya girma.


Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shari’a, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.


Aka jefar da ƙaton jan macijin ƙasa, tsohon maciji nan da ake kira Iblis, ko Shaiɗan, wanda ya ɓad da dukan duniya. Aka jefar da shi ƙasa, tare da mala’ikunsa a duniya.


Hallaka da mutuwa suna cewa, ‘Jita-jitarta kaɗai muke ji.’


Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.


Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne, ana zancen amincinka a cikin Hallaka ne?


Mutuwa da Hallaka suna nan a fili a gaban Ubangiji, balle fa zukatan mutane!


Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis.


To, a Urushalima akwai wani tafki kusa da Ƙofar Tumaki, wanda a yaren Arameyik ake kira Betesda an kuma kewaye shi da shirayi biyar.


Sa’an nan aka tattara sarakuna zuwa wurin da a Ibraniyanci ake kira Armageddon.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ