W.Yah 16:7 - Sabon Rai Don Kowa 20207 Na kuma ji bagaden ya amsa, “I, Ubangiji Allah, Maɗaukaki, hukuntanka daidai yake na adalci ne kuma.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki7 Sai na ji wata murya a bagadin ƙona turare, tana cewa, “Hakika, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, Hukuncinka daidai yake, na adalci ne kuma!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |