20 Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
daga kabilar Yahuda, Nashon ɗan Amminadab;
ɗan Yesse, ɗan Obed, ɗan Bowaz, ɗan Salmon, ɗan Nashon,
Ram ya haifi Amminadab, Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Haruna ya auri Elisheba, ’yar Amminadab, ’yar’uwar Nashon, sai ta haifa masa Nadab da Abihu, Eleyazar da Itamar.
Kabilar Yahuda za su yi sansani bisa ga ƙa’idarsu a gabas, wajen fitowar rana. Shugaban mutanen Yahuda kuwa shi ne Nashon ɗan Amminadab.
Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,