22 Shi ya sa, “aka lissafta adalci a gare shi.”
22 Shi ya sa aka lasafta bangaskiyarsa adalci ce a gare shi.
Dawuda ya faɗi haka sa’ad da ya yi magana game da albarkar da aka yi wa mutumin da Allah ya lissafta adalci a gare shi, ba don yă yi ayyuka ba.
Me Nassin ya ce? “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne a gare shi.”
Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.