17 ba su kuma san hanyar salama ba.”
17 Ba su kuma san hanyar salama ba.”
Ba su san hanyar salama ba; babu adalci a hanyoyinsu. Sun mai da su karkatattun hanyoyi; babu wanda zai yi tafiya a kansu ya sami salama.
Saboda haka, da yake an same mu marasa laifi ta wurin bangaskiya, muna da salama tare da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi,
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
Amma ƙofar zuwa rai, ƙarama ce matsattsiya kuma, masu samunta kuwa kaɗan ne.
“Babu salama ga mugaye,” in ji Allahna.
hallaka da baƙin ciki suna ko’ina a hanyoyinsu,
“Babu tsoron Allah a idanunsu.”