19 To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.”
19 Kila za ka ce, “Ai, an sare rassan nan ne, don a ɗaura aure da ni.”
In an sassare waɗansu rassa, kai kuwa da kake kai zaitun jeji, aka ɗauke ka aka kuma yi muku aure, a yanzu kuwa kana shan ni’imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan,
Waninku zai iya ce mini, “To, don me har yanzu Allah yake ganin laifinmu? Gama wa zai iya tsayayya da nufinsa?”