Romawa 11:1 - Sabon Rai Don Kowa 20201 To, ina da tambaya. Allah ya ƙi mutanensa ne? Sam, ko kaɗan! Ni mutumin Isra’ila ne kaina, zuriyar Ibrahim kuwa, daga kabilar Benyamin. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki1 To, ina tambaya. Wato, Allah ya juya wa jama'arsa baya ke nan? A'a, ko kusa! Ai, ni ma da kaina Ba'isra'ile ne, zuriyar Ibrahim, na kabilar Biliyaminu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |