13 gama, “Duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.”
13 “Duk wanda kuwa ya yi addu'a da sunan Ubangiji zai sami ceto.”
Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
Amma dukan waɗanda suka nemi Ubangiji za su tsira. Kamar yadda Ubangiji ya ce, gama a Dutsen Sihiyona da Urushalima akwai ceto, a cikin waɗannan da Ubangiji ya kira.