Obadiya 1:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 “Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 “Ranar da ni Ubangiji zan shara'anta al'ummai duka ta zo kusa, Ke, Edom, abin da kika yi, Shi ne za a yi miki. Ayyukanki za su koma a kanki. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |