Nehemiya 9:7 - Sabon Rai Don Kowa 20207 “Kai ne Ubangiji Allah, wanda ya zaɓi Abram, ya fitar da shi daga Ur na Kaldiyawa, ya kuma ba shi suna Ibrahim. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki7 Kai ne, ya Ubangiji Allah, ka zaɓi Abram, Ka fito da shi daga Ur ta Kaldiyawa, Ka sāke sunansa ya zama Ibrahim. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |