Nehemiya 9:18 - Sabon Rai Don Kowa 202018 ko ma sa’ad da suka yi wa kansu siffar ɗan maraƙi, suka ce, ‘Wannan shi ne allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar,’ ko sa’ad da suka yi saɓo mai bantsoro. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki18 Ko sa'ad da suka yi wa kansu ɗan marakin zubi, Suka ce shi ne allahn da ya fisshe su daga Masar, Ai, sun yi maka ɓatanci, ya Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |