11 Sai na je Urushalima, bayan na zauna a can na kwanaki uku,
11 Da na iso Urushalima na yi kwana uku,
Muka iso Urushalima, inda muka huta kwana uku.
sai na fita da dare tare da mutane kalila. Ban faɗa wa wani abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi don Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.