4 Iddo, Ginneton, Abiya,
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.
na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
Shekaniya, Rehum, Meremot,
Miyamin, Mowadiya, Bilga,
A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,