21 na iyalin Hilkiya, Hashabiya; na iyalin Yedahiya, Netanel.
daga kabilar Issakar, Netanel ɗan Zuwar;
Suka kira sarki, sai Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, da Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf marubuci suka je wurinsu.
na iyalin Sallu, Kallai; na iyalin Amok, Eber;
Shugabannin iyalin Lawiyawa a kwanakin Eliyashib, Yohiyada, Yohanan da Yadduwa, da kuma na firistoci, an rubuta su a zamanin mulkin Dariyus mutumin Farisa.