17 na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;
’Ya’yan Izhar maza, su ne, Kora, Nefeg da Zikri.
na iyalin Iddo, Zakariya; na iyalin Ginneton, Meshullam;
na iyalin Bilga, Shammuwa; na iyalin Shemahiya, Yehonatan;
na biyar a kan Malkiya, na shida a kan Miyamin,
na bakwai a kan Hakkoz, na takwas a kan Abiya,
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.