16 na iyalin Iddo, Zakariya; na iyalin Ginneton, Meshullam;
na iyalin Harim, Adna; na iyalin Merahiyot, Helkai;
na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;
A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo.