27 da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
27 da Hazar-shuwal, da Biyer-sheba da ƙauyukanta,
Sa’an nan dukan Isra’ilawa daga Dan zuwa Beyersheba kuma daga ƙasar Gileyad mutane kamar mutum guda suka fito suka taru a gaban Ubangiji a Mizfa.
Hazar Shuwal, Bilha, Ezem,
Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.
Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.
Kashegari da sassafe sai Ibrahim ya ɗauki abinci da salkar ruwa, ya ba wa Hagar. Ya ɗora su a kafaɗunta, sa’an nan ya sallame ta da yaron. Ta kama hanyarta ta kuma yi ta yawo a cikin jejin Beyersheba.
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
Sun zauna a Beyersheba, Molada, Hazar Shuwal,