48 A wannan rana Ubangiji ya ce wa Musa,
48 A wannan rana ce Ubangiji ya ce wa Musa,
“Ka hau Duwatsun Abarim zuwa Dutsen Nebo a Mowab, tsallake daga Yeriko, ka hangi Kan’ana, ƙasar da nake ba wa Isra’ilawa gādo.