45 Sa’ad da Musa ya gama karanta waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila,
45 Sa'ad da Musa ya gama hurta waɗannan kalmomi ga Isra'ila,
Sai Musa ya zo da Yoshuwa ɗan Nun suka faɗa dukan waɗannan kalmomi wannan waƙa a kunnen mutane.
ya ce musu, “Ku riƙe dukan kalmomin da na furta muku a yau, don ku umarce ’ya’yanku su lura, su yi biyayya da dukan kalmomin wannan doka.