7 Amma dukan dabbobin da kuma ganimar daga biranensu muka kwaso wa kanmu.
7 Amma muka riƙe dabbobi da dukiyar da muka kwaso daga garuruwan, ganima.
Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
Amma Isra’ilawa suka kwashe ganima da dabbobin birnin nan yadda Ubangiji ya umarci Yoshuwa.
A lokacin ne muka ƙwace wannan ƙasa daga hannun sarakunan nan biyu na Amoriyawa, wato, ƙasa wadda take a hayin Urdun, daga Kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon.