23 A lokacin, na roƙi Ubangiji na ce,
23 “Sa'an nan kuma na roƙi Ubangiji, na ce,
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
Kada ku ji tsoronsu, gama Ubangiji Allahnku zai yi yaƙi dominku.”
“Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka fara nuna wa bawanka ɗaukakarka da ikonka. Akwai wani allah a sama ko a duniya, wanda zai aikata waɗannan manyan ayyukan kamar ka?