M.Sh 29:2 - Sabon Rai Don Kowa 20202 Sai Musa ya tara dukan Isra’ila, ya ce musu, Idanunku sun ga dukan abin da Ubangiji ya yi a Masar ga Fir’auna, ga kuma dukan shugabanninsa da kuma ga dukan ƙasarsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki2 Sai Musa ya kira dukan Isra'ilawa ya ce musu, “Ai, kun ga dukan abin da Ubangiji ya yi wa Fir'auna da barorinsa a dukan ƙasar Masar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |