17 sai Ubangiji ya ce mini,
17 sai Ubangiji ya yi mini magana, ya ce,
To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
“Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
Sa’ad da kuka kai wannan wuri, Sihon sarkin Heshbon, da Og sarkin Bashan, suka fito don su yi yaƙi da mu, amma muka ci su da yaƙi.