19 Ku yi hankali, kada ku manta da Lawiyawa, muddin kuna zaune a ƙasarku.
19 Ku lura, kada ku manta da Lawiyawa muddin kuna zaune a ƙasarku.
A can kuma za ku yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku, ku da ’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da kuma Lawiyawa daga biranenku, waɗanda ba a ba su rabo ba, ba su kuma da gādo na kansu.
Na kuma ji cewa sassan da ake ba wa Lawiyawa ba a ba su ba, cewa kuma dukan Lawiyawa da mawaƙan da suke da hakkin hidima sun koma gonakinsu.