Mattiyu 22:37 - Sabon Rai Don Kowa 202037 Yesu ya amsa ya ce, “ ‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki37 Ya ce masa, “Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |