50 su kuma jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
50 su jefa su cikin wuta mai ruruwa. Nan za su yi kuka da cizon hakora.”
Za su jefa su cikin wuta mai zafi, inda za a yi kuka da cizon haƙora.
Amma za a jefar da ’ya’yan mulki waje, zuwa cikin baƙin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
Duk wanda bai rusuna ya yi sujada ba, nan take za a jefa shi a cikin tendarun wuta.”
Yesu ya tambaye su ya ce, “Kun gane dukan waɗannan abubuwa?” Suka amsa, “I.”