Markus 9:1 - Sabon Rai Don Kowa 20201 Ya kuma ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki1 Sai ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba, sai sun ga Mulkin Allah ya bayyana da iko.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |